fidelitybank

Sojoji sun kashe Kwamandan Boko Haram Tahir Baga

Date:

Dakarun rundunar sojin Operation Hadin Kai’ dake Arewa maso Gabas, sun yi nasarar kawar da wani babban kwamandan kungiyar Jama’at Ahl as-Sunnah lid-Da’wah wa’l-Jihād, wanda aka fi sani da Boko Haram, Tahir Baga.
Hakan ya biyo bayan ci gaba da kai gaggarumin farmakin da sojojin suka kai a dajin Sambisa.
Kamar yadda Vanguard ta ruwaito, majiyoyi sun bayyana cewa an kashe Tahir ne a ranar 13 ga Mayu, 2024, lokacin da sojojin da suka kaddamar da wani gagarumin farmaki mai suna ‘Operation Desert Sanity III’, sun yi nasarar fatattakar ‘yan kungiyar Shababul Umma, a Garin Panel Beater da Lagara Anguwan Gwaigwai.
Majiyoyin Zagazola Makama, kwararre a fannin yaki da ta’addanci a yankin tafkin Chadi, su ma sun tabbatar wa manema labarai faruwar lamarin a ranar Talata.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp