fidelitybank

Sojoji sun kama masu garkuwa da mutane a Kaduna da Bauchi

Date:

Rundunar soji ta musamman ta Operation Safe Haven (OPSH) da ke wanzar da zaman lafiya a Filato da wasu sassan jihohin Kaduna da Bauchi ta kama wasu mutane 13 da ake zargi da laifin satar mutane, fasa gidan yari, fashi da makami, sata da sauran laifuka.

Jami’in yada labarai na kungiyar OPSH, Kyaftin James Oya a wata sanarwa da ya fitar ranar Talata a Jos, ya ce sojojin sun kuma kwato shanu 279 da aka sace da makamai da alburusai.

Oya ya bayyana cewa, OPSH ta samu nasarar ne a wani samame da ta gudanar tsakanin ranakun 2 zuwa 9 ga watan Oktoba, inda ta kara da cewa an kama wadanda ake zargin ne a wasu al’ummomi da ke yankunan da ke karkashinta.

ā€˜ā€™Tsakanin ranar 2 ga watan Oktoba zuwa 9 ga watan Oktoba, sojojin mu sun kama wasu mutane 13 da ake zargi da aikata laifukan da suka shafi garkuwa da mutane, fasa gidan yari, safarar miyagun kwayoyi da kuma sata.

”Mun kuma kwato haramtattun makamai da alburusai.

ā€˜ā€™Sojoji sun kwato shanu 279 da tumaki shida bisa lalata amfanin gona a filayen noma a fadin kananan hukumomin Bokkos, Mangu, Riyom da Zango Kataf (LGAs) na jihohin Filato da Kaduna, bi da bi.ā€ Inji Oya.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ę“ansandan jihar Kaduna, sun buʙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ʙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ā€˜Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ʙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ā€˜yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp