fidelitybank

Sojoji sun kama jirgin ruwa dauke da man fetur za a kai kasar Kamaru

Date:

Rundunar sojin ruwan kasar nan, ta ce, ta kama wasu mutane dauke danyen man fetur lita 3,500 a cikin wani jirgin ruwa na katako a kan hanyarsa na zuwa kasar Kamaru.

Kwamandan rundunar, Kaftin Uche Aneke, ne ya bayyana hakan a lokacin da yake mika wadanda ake zargi da kayayyakin ga hukumar tsaro ta Civil Defence a Ibaka dake jihar Akwa Ibom ranar Talata.

Ya ce an kama wadanda ake zargin ne a kan hanyar ruwa da misalin karfe 11:15 na safiyar ranar 18 ga watan Mayu.

Ya ce, rundunar sojin ruwan ta samu rahoton da ake zargin ana fasa kwaurin ne a yankin da take aiki.

Da yake karbar wadanda ake zargin da kayayyakin, Michael Asibor, kuma shugaban sashin dake kula da barnata kayan gwamnati na hukumar tsaro ta civil defence, ya ce za a ci gaba da gudanar da bincike kan lamarin.

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp