fidelitybank

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Date:

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar Chana, bisa zarginsa da hannu wajen kai wa ’yan ta’adda kayayyaki a jihar Borno.

Daraktan Yada Labaran Shalkwatar Tsaron Ƙasar nan Manjo Janar Markus Kangye ne, ya bayyana hakan ranar Juma’a a Abuja, yayin ganawa da manema labarai.

Ya ce, an kama mutumin ne a wani samame da sojoji suka gudanar a kananan hukumomin Kukawa da Ngala da ke jihar Borno, inda ake zargin yana fakewa da aikin hakar ma’adanai.

Kangye ya ce yanzu haka an tsare dan Chanan, kuma ana masa tambayoyi domin gano hakikanin abinda ya kai shi yankin da kuma yiwuwar ko akwai wasu da ke tare da shi.

Ya kara da cewa bayan kammala bincike, za a bayyana wa jama’a cikakken bayani kan abin da ya faru, da matsayin da wanda ake zargin ke ciki.

Sojojin sun kuma sanar da cewa daruruwan ’yan Boko Haram da ISWAP sun mika wuya daga ranar 6 zuwa 11 ga Yuni, sakamakon yadda suka tsananta ayyukan tsaro a yankin arewa maso gabas.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp