fidelitybank

Sojoji sun harbe wani dan sanda a Taraba yayin jiran sakamakon zabe

Date:

Rundunar ‘yan sanda a jihar Taraba ta tabbatar da mutuwar jami’inta ɗaya da kuma jikkatar wasu uku, sakamakon hatsaniyar da ta kaure tsakanin sojoji da ‘yan sanda a Jalingo babban birnin jihar.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, SP Usman Abdullahi Jada ne ya tabbatar wa da manema labarai hakan, jim kaɗan bayan ganawar da manyan jami’an tsaro a jihar suka yi a yau da safe.

Haɗin gwiwar jami’an tsaron jihar waɗanda suka kira taron manema labarai sun nuna takaici kan afkuwar lamarin inda suka ce za su gudanar da bincike a kai.

Hakan na zuwa ne a daidai lokacin da ake zaman ɗar-ɗar a jihar, sakamakon jinkirin da aka samu wajen bayyana sakamakon zaɓen gwamnan jihar da ya gudana a ƙarshe mako.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp