fidelitybank

Sojoji sun farwa ‘yan IPOB a jihar Delta

Date:

Rundunar Sojin Najeriya, a ranar Asabar din da ta gabata, ta ce dakarun da ke karkashin runduna ta 6, sun lalata wani yanki na haramtacciyar kungiyar ‘yan asalin yankin Biafra, IPOB/Eastern Security Network, ESN, a garin Asaba na jihar Delta.

Daraktan hulda da jama’a na rundunar, Birgediya Janar Onyema Nwachukwu, ya ce farmakin da suka kai a ranar Asabar ya kai ga yin musayar wuta, lamarin da ya tilasta musu barin maboyarsu cikin rudani.

A sanarwar ya ce sojojin sun kama daya daga cikin mayakan da suka tsere tare da kwato bindigu kirar AK-47 guda biyar, Pump Action Semi Automatic rifles guda uku, bindiga G3 daya da kuma bindigar ganga guda daya.

Sauran kayayyakin da aka kwato sun hada da harsashi masu rai, injin lantarki, adduna, gatari da tutar kungiyar IPOB.

A cewarsa, sojojin sun lalata yankin tare da yin amfani da dajin wajen fatattakar mayakan da suka tsere.

Ya ce babban hafsan sojin kasa, Manjo Janar Taoreed Lagbaja ya yabawa sojojin da sauran jami’an tsaro bisa kokarin da suke yi a ayyukan da suke ci gaba da yi, ya kuma bukace su da su ci gaba da dagewa don dawo da hayyacinsu a yankin.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp