fidelitybank

Sojoji sun farmaki ‘yan ISWAP a Borno

Date:

Rundunar sojan Najeriya ta ce ta yi wa mayaƙan ƙungiyoyin Boko Haram na ISWAP kwanton ɓauna a yankin Mallumti na jihar Borno.

Wata sanarwa da ta fitar da yammacin Lahadi, rundunar ta ce, Bataliya ta 109 ce da ke Magumeri ta gudanar da samamen, inda ta shiga sansanin ‘yan bindigar.

Ta ƙara da cewa, dakarun nata sun kashe ‘yan ƙungiyar da dama tare da ƙwato makamai da ababen hawa.

Sauran abubuwan da ta ƙwato sun haɗa da wayoyin salula da kayayyakin haɗa abubuwan fashewa. Ta ce har ya zuwa lokacin da ta fitar da sanarwar tana ci gaba da aikin sintirin.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp