fidelitybank

Sojoji sun fara ƙwace haramtattun makamai

Date:

Kwamandan runduna ta musamman ta ‘SAFE HAVEN’ kuma babban kwamandan runduna ta uku ta sojojin Najeriya Manjo Janar AE Abubakar, ya ce rundunar na ƙoƙarin ƙawar da duk wasu makaman da aka mallaka ba bisa ƙa’ida ba da suka haɗa da alburusai da makamai a yankin da yake kula da shi na Jihohin Filato da Bauchi da Kaduna.

Kwamandan ya bayyana haka ne a ranar Talata 10 ga watan Oktoban 2023, a yayin wani taron masu ruwa da tsaki da ya gudana a ƙaramar hukumar Mangu ta jihar Filato.

Da yake jawabi a wurin taron da kungiyar Miskhagam Mwaghavul,ta shirya, ya ce “ya amince cewa ta hanyar taron, ƙaramar hukumar Mangu da jihar Filato baki ɗaya za ta fara samun zaman lafiya mai ɗorewa.”

Ya ce “yafewa juna shi ne hanya mafi sauƙi wajen kawo ƙarshen rikicin da ƙaramar hukumar Mangu ke fuskanta.”

Janar Abubakar ya bayyana cewa ya kamata hukumomin da abin ya shafa su kawar da duk wani lamari da ka iya rura wutar rikici tsakanin al’umomi, domin kawo ƙarshen tashe-tashen hankula

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp