fidelitybank

Sojoji sun budewa’yan ta’adda wuta a gumurzun da suka yi kusa da NDA

Date:

An yi musayar wuta tsakanin dakarun Sojin Operation Thunder Strike/Whirl Punch da tsagerun ‘yan bindiga a yankin Labi, hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwari.

Daily Trust ta rawaito cewa, akalla ‘yan bindiga 55 suka mutu a a rangar da a suka yi da sojoji kimamin su 75 da aka tirke kusa da makarantar Sojojin Najeriya NDA a Kaduna.

Daraktan yada labarai na shelkwatar tsaro, Manjo Janar Benard Onyeuko, ya bayyana hakan ranar Alhamis yayin hira da manema labarai.

Onyeuko ya yi bayanin cewa, yan bindigan sun sha ruwan wuta daga sama da kuma harsasan sojin kasa.

Ya ce: “Jami’an Sojin sama sun kai hari mabuyar yan bindga a kudancin Damari dake karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna, bayan binciken kwakwaf. Harin Sojin saman ya hallaka ‘yan bindiga kusa da NDA, kuma sakamakon haka yan bindiga 55 sun mutu.” 

nnn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...
X whatsapp