fidelitybank

Sojoji sun bude wuta a kan ‘yan ta’addan Zamfara

Date:

Rundunar Operation Hadarin Daji ta samu nasarar kai hari mai zafi a kan sansani ‘yan bindiga da ke dajin Totsari da Kenkashi a karamar hukumar Tsafe cikin Jihar Zamfara.

Mazauna Mada ne suka sanar da manema labarai hakan a ranar Laraba, inda suka ce, lamarin ya auku ne yayin da sojojin suka kai samame kauyen Getawa, Unguwan Kade da kauyen Maigalma.

A cewar majiyar, yayin da ‘yan bindiga suka nemi tserewa daga sojoji, sun zubar da babura da shanu da suka sace, inda sojojin suka bisu suna ta harbin su.

Wani shaida da ya tabbatarwa da gidan talabijin na Channels ya ce, “Yayin da ‘yan bindigan suke kokarin tserewa daga rundunar sojojin sun bude musu wuta daga nan suka saki shanun satar suka fara gudu. Take anan sojojin suka bi su suna harbi. “Sakamakon samamen, an halaka dan ta’adda daya sannan an kwato babura da shanaye da dama da suka sace.” 

“Sojojin sun bincike sansanin tsaf inda suka lalata shi sannan yanzu haka sun mamaye kauyakun suna ci gaba da bincike ko ina.” 

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp