fidelitybank

Sojoji Mata hudu da Hamas su ka saki sun koma Isra’ila

Date:

Sojojin Isra’ila mata hudu da Hamas ta saki sun koma Isra’ila kamar yadda rundunar sojin kasar (IDF) ta tabbatar.

Sojojin hudu wadanda su ne Daniela Gilboa, da Liri Elbag, da Naama Levy da kuma Karina Ariev, za su kasance a cibiyar da aka tanadar ta musamman wajen ajiye wadanda aka saki kafin daga bisani su gana da iyayensu.

Tun da farko kafin sakin nasu mayakan Hamas sun taru a Dandalin Falasdinu da ke Gaza, domin danka wadanda za su saki ga kungiyar agaji ta Red Cross.

Wannan shi ne kashi na biyu na Isra’ilawa da Hamas ta yi garkuwa da su da ta saki bayan cimma yarjejeniyar dakatar da bude wuta tsakaninta da Isra’ila.

Ita ma Isra’ila za ta saka wa Hamas da sakin Falasdinawa wajen 200 da take rike da su a gidajen yarinta.

Ana sa ran Hamas za ta bayar da bayani a kan wasu Isra’ilawan 26 da za ta sake saki a makonnin da ke tafe.

Sojojin Isra’ila za su janye daga muhimman wurare a Gaza, domin Falasdinawa da suka yi gudun hijira su koma arewacin birnin.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp