fidelitybank

Sojoji biyu sun rasa ransu bayan fatattakar ‘yan kungiyar IS

Date:

Akalla sojoji biyu da dan sandan kwantar da tarzoma aka bayar da rahoton an kashe, bayan wani hari da ‘yan ta’addar kungiyar IS da ke Yammacin Afirka suka ka harii a wani sansanin soji a garin Molai na jihar Borno.

Al’ummar Molai na da tazarar kilomita 10 a kan titin Maiduguri zuwa Damboa, zuwa dajin Sambisa.

A cewar wata majiyar soji, ‘yan ta’addar sun kaddamar da harin ne a cikin manyan motocin yaki da dama. A cewar The Will.

Sai dai dakarun sojin Najeriya tare da na rundunar sojin sama na Operation Hadin Kai sun dakile hare-haren da aka kaddamar da Yammacin ranar Litinin da misalin karfe 6 na yamma, a kokarin da suke na fatattakar sojojin.

Sun yi artabu da sojoji na tsawon sa’a guda kafin daga bisani sojojin sama da na kasa su ka fatattaki maharan, inda aka tilasta musu ja da baya.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp