fidelitybank

Sojin Rasha ku miƙa wuya cikin lumana – Zelensky

Date:

Shugaban Ukraine Volodymyr Zelensky, ya ce, za su rike sojojin Rasha da suka mika wuya cikin ‘mutuntawa.

A wani jawabi da ya gabatar cikin dare Mista Zelensky ya yi kira ga dakarun Rasha da su mika wuya ga kasar Ukraine ko su san inda dare ya yi musu.

Wannan na zuwa ne bayan da shugaban Rasha Vladimir Putin ya rattaba hannu kan dokar hukunta sojojin kasar wadanda suka gudu daga fagen daga ko suka ki bin umarni, inda dokar ta tanadi daurin shekara 10 a gidan yari kan wadanda suka aikita laifin..

Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasar Rasha OVD-Info, ta bayar da rahoton cewa an kama mutum 700 a ranar Asabar, bayan da aka tsare fiye mutum 1,000 a farkon mako.

A karkashin dokar kasar Rasha gangamin da bai samu sahalewar hukumomi ba babban laifi ne.

Yayin da yake jawabi, shugaba Zelensky na Ukraine ya umarci sojojin Rasha da su mika wuya ga Ukraine, domin kauce wa tuhumar laifin yaki bayan karewar yakin. In ji BBC.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...
X whatsapp