fidelitybank

Snoop Dog ya nemi ya yi waka da ‘yan Najeriya

Date:

Fitaccen mawaƙin gambarar nan dan kasar Amurka, Snoop Dogg ya roki, mawakiyar Najeriya Tems, da ta yi wa Allah ta amince su yi waka tare.

Mawakin ya bayyana hakan ne a wani bidiyo da ya karade shafukan sada zumunta, in da aka ji yana cewa ta amince da bukatarsa domin shi da iyalinsa masoya wakokinta ne.

Fitaccen mawakin ya zuwa yanzu kididdiga ta nuna ya sayar da kundin wakokinsa fiye da miliyan 23 a kasar, da kuma fiye da miliyan 35 a sauran kasashen duniya.

A hannu guda kuma mawakiyar Najeriya Tems ta fara fice a duniya ne a shekarar 2020, bayan ta yi fitowa ta musamman a wakar mawaki Wizkid mai suna Essence, kuma daga baya wani fitaccen mawakin duniya Justin Bieber shi ma ya kara nasa baitukan a cikinta.

Wannan ya sanya ta samu shiga rukunin zakarun wakokin shekarar, kamar yadda jaridar Aminiya ta rawaito labarin. Daga nan ne kuma Tems ta yi waka da fitaccen mawakin duniya Drake mai suna Fountain.

A halin yanzu dai Tems na rukuni na uku na wadanda za su iya lashe lambobin yabo na Grammy karo na 65 da za a gudanar.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...

Ambaliyar ruwa ta kashe mutuane takwas a Ebonyi

Ambaliya, wadda mamakon ruwan sama ya janyo, ta yi...

Bankin Duniya zai kashe wa yankin Arewa a Najeriya dala miliyan 300

Bankin Duniya ya amince da kasafin kuɗi dala miliyan...

Giyar mulki na kwasar Trump – ‘Yan Majalisar Democrat

'Yan Democrats a Amurka sun zargi Donald Trump da...

Kama Aminu Waziri Tambuwal da EFCC ta yi ba daidai ba ne – PDP

Jam'iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da...

An kai hari a ƙauyuka 15 na Zamfara a mako ɗaya – Rahoto

Wani rahoto da tashar Channels ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle...

Jihohin Arewa huɗu ne suke biyan mafi ƙarancin fansho na N32,000 – NUP

Ƙungiyar ƴan fansho na arewacin Najeriya, NUP ta ce...
X whatsapp