fidelitybank

Snoop Dog ya nemi ya yi waka da ‘yan Najeriya

Date:

Fitaccen mawaƙin gambarar nan dan kasar Amurka, Snoop Dogg ya roki, mawakiyar Najeriya Tems, da ta yi wa Allah ta amince su yi waka tare.

Mawakin ya bayyana hakan ne a wani bidiyo da ya karade shafukan sada zumunta, in da aka ji yana cewa ta amince da bukatarsa domin shi da iyalinsa masoya wakokinta ne.

Fitaccen mawakin ya zuwa yanzu kididdiga ta nuna ya sayar da kundin wakokinsa fiye da miliyan 23 a kasar, da kuma fiye da miliyan 35 a sauran kasashen duniya.

A hannu guda kuma mawakiyar Najeriya Tems ta fara fice a duniya ne a shekarar 2020, bayan ta yi fitowa ta musamman a wakar mawaki Wizkid mai suna Essence, kuma daga baya wani fitaccen mawakin duniya Justin Bieber shi ma ya kara nasa baitukan a cikinta.

Wannan ya sanya ta samu shiga rukunin zakarun wakokin shekarar, kamar yadda jaridar Aminiya ta rawaito labarin. Daga nan ne kuma Tems ta yi waka da fitaccen mawakin duniya Drake mai suna Fountain.

A halin yanzu dai Tems na rukuni na uku na wadanda za su iya lashe lambobin yabo na Grammy karo na 65 da za a gudanar.

nan news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp