fidelitybank

Siyasar Kano: Makusantan Kwankwaso na zawarcin Shekarau

Date:

Siyasar Kano ta dauki sabon salo yayin da wasu manyan hadiman tsohon gwamnan jihar, Rabiu Musa Kwankwaso suka ziyarci Ibrahim Shekarau a Abuja a ranar Alhamis da ta gabata.

Shugaban ma’aikatan tsohon gwamna Kwankwaso, Adamu Dangwani, tare da tsohon dan majalisar tarayya, Danburam Nuhu, tsohon kwamishina, Yusuf Danbatta da Hadiza Adado; wadanda suka kasance makusantan Kwankwaso, sun ziyarci Shekarau a Abuja kan sauya yanayin siyasa a jihar.

Majiyoyi sun bayyana cewa, bakin na kokarin shawo kan babban abokin adawar ubangidan nasu domin ya dawo jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), wanda ya bari gabannin zaben 2019 saboda dawowar Kwankwaso jam’iyyar, rahoton Premium Times.

APC ta gamu da gagarumin cikas a wata jihar kudu yayin da kansiloli 5 suka fice, sun koma PDP Siyasar Kano: Makusantan Kwankwaso sun lallaba sun gana da Shekarau, suna kokarin sake jawo shi PDP Hoto:

Shekarau ya koma jam’iyyar APC ne bayan PDP ta mika shugabancinta a jihar ga Kwankwaso, wanda ya kasance dan jam’iyyar tun bayan kafata a 1998, har zuwa lokacin da ya koma sabuwar APC a 2014. Yanzu, Kwankwaso na shirin sake sauya sheka daga PDP zuwa jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP).

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ćłansanda

Kwamishinan Ć´ansanda mai kula da sashen kai É—auki na...

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Ć™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ĆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp