fidelitybank

Siyasa: Ganduje ya magantu a kan rikicin G7

Date:

Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya mayar da martani kan rikicin da ya dabaibaye jam’iyyarsa ta APC a Kano, wanda ya yi sanadiyar raba jam’iyyar zuwa gida biyu a jihar.

Da yake magana a wata hira da RFI Hausa a ranar Laraba, Ganduje ya ce fiye da shekaru 40 da ya yi a fagen siyasa, halin da Kano ke ciki yanzu ba abin damuwa ba ne.

“Halin da ake ciki a siyasa na saba gani. Kuma ko da yaushe akwai yuwuwar rarrabuwar kawuna, haka ma kuma akwai na sulhu, domin haka dukkan mu a bangarorin biyu kwararrun ‘yan siyasa ne, kuma mun yi irin wadannan abubuwan. Saboda haka jam’iyyar mu ta kasa ta dukufa wajen ganin an shawo kan rikicin, amma abin da nake kokarin bayyanawa a nan shi ne cewa, mu ba sababbi ba ne a siyasa, kuma ba kawai mun shiga ciki ba. Na shiga siyasa tun sama da shekaru 40 da suka wuce, ban da haka kuma na yi karatun siyasa a jami’a, kuma abin da mu ke yi ke nan”. Inji Ganduje.

Rikicin dai ya biyo bayan kammala taron da jam’iyyar APC ta gudanar a jihar Kano, wanda ya kai ga raba jam’iyyar gida biyu tsagin Dr Abdullahi Umar Ganduje da kuma na Malam Ibrahim Shekarau.

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp