fidelitybank

Shugabannin Afrika za su gana akan rikicin Sudan

Date:

Wata kungiyar ƙasashen yankin gabashin Afirka na shirin tura shugabanni uku zuwa ƙasar Sudan domin sasanta sojoji da ke faɗa da juna.

A ranar Lahadi ce kungiyar raya ƙasashe ta Igad ta amince da tura shugabannin ƙasashen Kenya da Sudan ta Kudu da kuma Djibouti zuwa babban birnin ƙasar Khartoum.

Har ila yau, ta yi kira da a gaggauta tsagaita wuta tsakanin ɓangarorin da ke rikici da juna a Sudan.

Sai dai da rufe filin tashi da saukar jiragen sama na kasa da kasa, babu tabbas kan lokacin da za a fara tattaunawa kan shirin zaman lafiya.

Rahotanni sun bayyana cewa ana ci gaba da gwabza fada tsakanin dakarun gwamnati da kuma dakarun kai ɗaukin gaggawa don tallafawa tsaro ta RSF, duk kuwa da rokon da ƙasashen duniya suka yi na ganin ɓangarorin da ke faɗa da juna sun tsagaita buɗe wuta.

Shugaban ƙasar Kenya William Ruto, ya bukaci shugabannin kungiyar ta ƙasashen yankin gabashin Afirka da su tashi tsaye wajen mai do da zaman lafiya a birnin Khartoum.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp