fidelitybank

Shugabannin Afrika harda Buhari suna ganawa a Amurka

Date:

Shugabanin kasashen Afrika da na gwamnatoci sama da 40 da manyan ‘yan kasuwa da dama ke halartar wani taro a birnin Washington na yaukaka dangantaka tsakanin Amurka da kasashen Afrika.

Taron na kwanaki uku da shugaban Joe Biden zai jagorenta, zai mayar da hankali ne kan dagantakar Amurka da kasashen nahiyar Afirka ta bangarori da dama.

A game da wannan taron mai tarihi, babban sakataran Amurka Antony Blinken, ya jaddada cewa wannan taro zai duba kabali da ba’adin huldodin da ke tsakanin Amurka da nahiyar Afirka.

Amurka dai ta dage haikan kai da kafa domin ta yi babban tasiri a Afirka ganin yadda China da Rasha da ma sauren kasashen duniya ke ci gaba da yunkurowa a nahiyar.

Amurka na sa ran taimaka wa kungiyar tarrayar Afirka da ta kasance mamba ta dundundun a cikin kungiyar G-20.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp