fidelitybank

Shugabanni Arewa ku yi koyi da na Kudu – Aisha Buhari

Date:

Uwargidar shugaban ƙasa, Aisha Buhari, ta buƙaci shugabanni a Arewa da su yi koyi da na Kudancin ƙasar wajen naɗa mata a muƙamin mataimakan gwamnoni.

Hajiya Aisha ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da ta wallafa ta kafar sada zumunta, inda ta ce naɗa matan a muƙamin zai taimaka wajen shigar da su a harkar siyasa.

Ta ƙara da cewa “wannan ce hanya mafi kyawu a ƙoƙarin ganin an yi adalci ta ɓangaren jinsi, a maimakon goyon bayan mutum guda mai neman nasara ko ta halin ƙaƙa.”

A cikin sanarwar tata, A’isha Buhari ta kuma gode wa jagororin jam’iyyar APC na jihar Adamawa, inda rikici ya turnuƙe a kan takarar gwamnan jihar.

A makon da ya gabata ne kotun ɗaukaka ƙara ta yanke hukuncin cewa Sanata A’isha Binani ce halastacciyar ƴar takarar gwamna, bayan wata kotun ta soke takarar.

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

APC ta yi kwaf daya a zaben cike gurbin Kaduna da Jigawa

Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta yi...

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Jam'iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya...

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...
X whatsapp