fidelitybank

Shugaban Ukraine sanye da Kakin soji ya ce sun shirya tunkarar Rasha

Date:

Shugaba Zelensky ya sake yi wa ƴan ƙsar Ukraine jawabi da rana cewa, inda aka nuna shi sanye da kakin soja maimakon baƙar kwat din da ya saba sanyawa.

A jawabinsa na ɗazun nan ya bayyana yaƙin a matsayi “sautin labulen ƙrfe da ya faɗo yake rufe Rasha daga duniyar da ta ci gaba”. ya na mai cewa “aikin mu shi ne mu tabbatar wannan labulen bai faɗo kan iyakar Ukraine ba.”

Ya kuma yi magana a kan dakatar da ayyuka da aka yi tare da ikirarin cewa, dakarun Ukraine suna samun nasarar kare yankin gabashin Donbas, da kuma yi faɗa a kusa da Kharkiv.

Zelensky ya ce, yankin da ya fi bayar da matsala shi ne Kherson a kudancin ƙasar, inda dakarun Rasha suka nausa arewa daga yankin Crimea da suka mamaye.

A cewar sa, maƙiya na ci gaba da kutsawa cikin yankin, ya kuma bayyana tsananin yaƙin da ake yi a Chernobyl.

Sannan ya yi magana a kan dakarun da aka rasa da kuma sojojin Rasha da aka kama.

Zelensky ya kuma ce, an lalata da yawan jirage da motocin yaƙin Rasha, kuma mun lura cewa hakan ya kaɗa ƴan Rasha da dama.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...
X whatsapp