fidelitybank

Shugaban Sojojin Isra’ila ya yi murabus dalilin kai hari da Hamas ta yi

Date:

Shugaban sojin Isra’ila ya yi murabus daga mukaminsa, saboda abin da ya kira gazawarsa a harin ranar 7 ga watan Oktoba da Hamas ta kai cikin kasar, wanda kuma shi ne sanadiyyar yakin Gaza.

Cikin wata wasika da ya aike wa ministan tsaron kasar, Laftnar Janar Herzi Halevi ya amince cewa rundunar sojin Isra’ila, IDF, ta ”Gaza aiwatar da hakkin da ya rataya a kanta na kare ‘yan Isra’ila”

“Gazawata da ta janyo wannan mummunan abu a kullum yana ta bibiyata, kuma zan ci gaba da nadama har karshen rayuwata,” in ji shi.

Jim kadan bayan aika wasikar tasa, sai shugaban rundunar IDF mai kula da yankin kudancin kasar, Manjo Janar Yaron Finkelman, shi ma ya ayyana sauka daga mukaminsa, yana mai cewa shi ma ya gaza a hakkin da ya rataya a kansa na kare yammacin Negev da al’ummar yankin.

Saukar jagororin IDF din na zuwa ne kwana uku bayan fara aiwatar da yarjejeniyar tsagaita wuta da fara sakin Isra’ilawan da Hamas ta yi garkuwa da su a lokacin harin ranar 7 ga watan Oktoban 2023.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp