fidelitybank

Shugaban NNPP ya sauya sheka zuwa APC a Gombe

Date:

Shugaban Jam’iyyar NNPP reshen Jihar Gombe, Abdullahi Maikano Umar, ya yi murabus a matsayin shugaban jam’iyyar inda ya sauya sheƙa zuwa APC.

A wata sanarwa ɗauke da sa hannun tsohon shugaban, ya bayyana cewa rashin manufa ta siyasa ta ɗan takarar jam’iyyar ta NNPP a jihar ne ya sa ya fita daga jam’iyyar domin a cewarsa, bai ga alamun yadda ɗan takarar jam’iyyar Khamisu Mailantaerki zai ciyar da jihar Gombe gaba ba.

Karanta Wannan: Zan ruguza PDP da ‘yan cikinta – Dan PDP a jawabin taron nnpp

“Ba zan zauna wurin da ƙarerayi ne ke zama a kan gaba ba a wurin yaƙin neman zaɓe a maimakon a rinƙa magana a kan hanyoyin ci gaba na gwamnati,” in ji Abdullahi Maikano.

Haka kuma an ga hoton tsohon shugaban na NNPP da Gwamnan Jihar Gombe Inuwa Yahaya.

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp