fidelitybank

Shugaban Malawi ya haramta wa kansa da ministocinsa zuwa ƙasashen waje saboda tsadar rayuwa

Date:

Shugaban ƙasar Malawi, Lazarus Chakwera ya dakatar yin tafiye-tafiye zuwa ƙasashen ƙetare.

Haka kuma ya ɗauki makamancin wannan mataki kan ministoci da jami’an gwamnatinsa a wani yunƙuri na rage kashe kuɗin gwamnati.

Matakin na zuwa ne sakamakon karyewar darajar kudin ƙasar, yayin da ƙasar ta samu bashi daga Asusun Bayar da Lamuni na Duniya IMF domin bunƙasa tattalin arzikinta.

Mista Chakwera, ya kuma umarci duka ministocinsa da yanzu haka ke ƙasashen waje da su koma cikin ƙasar.

An kuma rage alawus ɗin man fetur da ake bai wa manyan jami’an gwamnati da kashi 50.

Tattalin arzikin Malawi na cikin mawuyacin hali da ya haɗa da karancin man fetur da iskar gas, da kuma matsalar hauhawar farashin kayyaki.

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp