fidelitybank

Shugaban Kenya ya ƙara wa ma’aikata albashi a ranar ma’aikata ta duniya

Date:

Shugaban Kenya Uhuru Kenyatta ya sanar da ƙara yawan mafi ƙarancin albashi a yau Lahadi da kashi 12 cikin 100 yayin da gwamnatinsa ke yaƙar tsadar rayuwa a ƙasar.

Hauhawar farashi ta kai matakin da ba ta taɓa kaiwa ba cikin wata bakwai a watan Afrilu, akasari saboda tashin farashin mai da kayayyakin abinci, in ji hukumomi.

“A matsayinmu na gwamnati mai tausayi, muin lura cewa akwai buƙatar ƙara albashi mai ƙarfi don kare ma’aikatanmu daga shiga wani ƙuncin,” a cewar Kenyatta yayin jawabin Ranar Ma’aikata.

Ya ce ƙarin albashin zai fara aiki ne daga ranar 1 ga watan Mayu, inda zai tashi daga kuɗin Kenya shilling 13,500 duk wata (dala 116 kenan) zuwa 15,120 (dala 130.5).

Sai dai kuma ƙarin bai kai abin da ƙungiyar ƙwadago ta Central Organisation of Trade Unions-Kenya (COTU) ta nema ba na kashi 24 cikin 100.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp