fidelitybank

Shugaban kasar Nijar ya sallami wasu kwamandojin Boko Haram

Date:

Gwamnatin Nijar ta saki wasu shugabannin ƴan bindiga ciki har da kwamandojin Boko Haram, ƙarƙashin wani shiri na sulhu a ƙasar.

Shugaba Bazoum ne ya sanar da matakin a ranar Juma’a a wani taron tsaro tare da jami’an soji da na gwamnatinsa da sarakunan gargajiya, kamar yadda kafar talabijin ɗin ƙasar ta ruwaito.

“Akwai shugabannin ƴan ta’adda guda tara, An ba mu shawarar mu sake su, waɗanda kuma na gana da su a fadar shugaban ƙasa saboda ina neman zaman lafiya, kamar yadda aka ambato shugaba Bazoum na cewa.

Wasu mjiyoyin gwamnati sun ce wannan ne karon farko da aka fito aka bayyana sakin waɗanda ake zargi da ta’addanci a Nijar.

Nijar ta daɗe tana fama da hare-hare daga mnayaƙan IS a yammaci da Boko Haram da Iswap da yankin kudu maso gabashi kusa da kan iyaka da Najeriya

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp