fidelitybank

Shugaban kasar Nijar ya sallami wasu kwamandojin Boko Haram

Date:

Gwamnatin Nijar ta saki wasu shugabannin ƴan bindiga ciki har da kwamandojin Boko Haram, ƙarƙashin wani shiri na sulhu a ƙasar.

Shugaba Bazoum ne ya sanar da matakin a ranar Juma’a a wani taron tsaro tare da jami’an soji da na gwamnatinsa da sarakunan gargajiya, kamar yadda kafar talabijin ɗin ƙasar ta ruwaito.

“Akwai shugabannin ƴan ta’adda guda tara, An ba mu shawarar mu sake su, waɗanda kuma na gana da su a fadar shugaban ƙasa saboda ina neman zaman lafiya, kamar yadda aka ambato shugaba Bazoum na cewa.

Wasu mjiyoyin gwamnati sun ce wannan ne karon farko da aka fito aka bayyana sakin waɗanda ake zargi da ta’addanci a Nijar.

Nijar ta daɗe tana fama da hare-hare daga mnayaƙan IS a yammaci da Boko Haram da Iswap da yankin kudu maso gabashi kusa da kan iyaka da Najeriya

world news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp