fidelitybank

Shugaban karamar hukumar Ungogo ya biyawa dalibai dubu daya kudin jarabawa

Date:

Shugaban karamar hukumar Ungogo a Jihar Kano, a kokarinsa ya tallafa wa iyaye marasa galihu da ke fama da matsalar kasa biyan kudin jarabawa, inda ya raba sama da Naira miliyan 22 ga dalibai marasa galihu 1,000 domin samun damar yin rijistar shiga Hukumar shirya jarabawar ta kasa (NECO).

Da yake bayyana hakan a ranar Talata, Shugaban Majalisar, Engr. Abdullahi Garba Ramat ya sanar da hakan ne a yayin bikin raba kudaden ga wadanda suka amfana a karshen mako a sakatariyar majalisar da ke jihar Kano.

Ya ce gwamnatin jihar ta tallafa wa hukumar da biyan dalibai kusan 200 ne yayin da karamar hukumar ta yi wa wasu dalibai 800 birki.

A cewar sa, an yi hakan ne domin rage wa iyaye nauyin biyan kudin jarabawa tare da inganta harkar ilimi a karamar hukumar.

leadership news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...

Tsohon Ministan kuma jigo a PDP ya koma ADC

Tsohon ministan harkokin ‘yan sanda kuma sau uku a...

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon É—an takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...

Jihohin Najeriya tara da za a iya samun ambaliya ciki harda Kano

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet, ta yi hasashen...

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faÉ—a wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...
X whatsapp