fidelitybank

Shugaban karamar hukumar Ungogo ya biyawa dalibai dubu daya kudin jarabawa

Date:

Shugaban karamar hukumar Ungogo a Jihar Kano, a kokarinsa ya tallafa wa iyaye marasa galihu da ke fama da matsalar kasa biyan kudin jarabawa, inda ya raba sama da Naira miliyan 22 ga dalibai marasa galihu 1,000 domin samun damar yin rijistar shiga Hukumar shirya jarabawar ta kasa (NECO).

Da yake bayyana hakan a ranar Talata, Shugaban Majalisar, Engr. Abdullahi Garba Ramat ya sanar da hakan ne a yayin bikin raba kudaden ga wadanda suka amfana a karshen mako a sakatariyar majalisar da ke jihar Kano.

Ya ce gwamnatin jihar ta tallafa wa hukumar da biyan dalibai kusan 200 ne yayin da karamar hukumar ta yi wa wasu dalibai 800 birki.

A cewar sa, an yi hakan ne domin rage wa iyaye nauyin biyan kudin jarabawa tare da inganta harkar ilimi a karamar hukumar.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp