fidelitybank

Shugaban IPOB ya soki shirin gwamnati na yin shari’a a ɓoye ga ƴan ta’adda

Date:

Jagoran kungiyar ‘yan aware ta IPOB a Kudu maso Gabashin ƙasar nan, Nnamdi Kanu, ya shigar da kara a wata kotun tarayya, yana neman ta soke wani umarni da bangaren shari’a ya fitar a farko wannan watan da ke cewa za a daina sauraren dukkan shari’u na ta’addanci a bainar jama’a.

Nnamdi Kanu ya sanar da kotun ta hanyar lauyoyinsa cewa, umarnin ya taka tsarin mulki da wasu dokokin kasar, kuma ya kamata ta soke shi.

A ranar 8 ga watan nan ne mai shari’a John Terhemba Tsoho ya bayar da umarnin daina sauraren shari’un da ke da alaka da ta’addanci a bainar jama’a domin kiyaye tsaron dukan wadanda ke da alaka da shari’ar.

Alkalin ya hana ‘yan jarida halartar zaman kotunan da ke sauraren irin wadannan shari’un.

Baya ga alkalin da zai saurari shari’ar, mutanen da aka amince musu shiga dakin shari’ar su hada da wasu zababbun ma’aikatan kotun da jami’an tsaro.

Kanu ya musanta aikata wani alifi.

naija hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp