fidelitybank

Shugaban INEC ya yi watsi da raɗe-raɗin yin takara a 2023

Date:

Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), Farfesa Yakubu Mahmood, ya yi watsi da rahotannin da ke cewa, zai iya tsayawa takarar Shugaban kasa a 2023.

Kungiyar Marubuta Kare Hakkokin Dan Adam ta Najeriya, a ranar Asabar, ta bukaci ‘yan Najeriya da kada su yi mamaki idan shugaban INEC ya sayi fom din fayyace sha’awa da tsayawa takara na Naira miliyan 100, bayan an siyo fom din ga Gwamnan Babban Bankin Najeriya Godwin Emefiele.

Sai dai a wata sanarwar manema labarai da babban sakataren yada labaran sa, Rotimi Yekanmi ya fitar a ranar Lahadi, shugaban na INEC ya bayyana cewa, ba ya sha’awar tsayawa takarar shugaban kasa, yana mai cewa hakan ba zai faru ba.

Sanarwar mai taken ‘Kira ga shugaban INEC da ya shiga zaben shugaban kasa a 2023’ ya kara da cewa, “Hankalin mu ya karkata ne ga munanan kalamai a wasu wurare cewa kada ‘yan Najeriya su yi mamaki idan shugaban INEC ya shiga takarar shugaban kasa ko kuma ya bukace shi da ya yi hakan. Shawara ce ta rashin gaskiya. Ba zai faru ba.

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp