fidelitybank

Shugaban hukumar kwallon kafa na Afrika ya kai ziyarar kasashen da za su fafata a Qatar

Date:

Shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Afirka (CAF), Patrice Motsepe, ya kasance a sansanonin Senegal da Tunisia a ranar Asabar a wani bangare na ziyarar da ya kai kasashen Afirka da ke halartar gasar cin kofin duniya ta FIFA 2022 a Qatar.

Motsepe ya fara wannan rana ne da ziyarar sansanin ‘yan wasan kasar Senegal a dakin wasanni na Handball na Duhail.

Daga nan dan Afirka ta Kudu ya zarce zuwa sansanin Tunisia da ke Wyndham Grand West Bay Beach otal a Doha.

Shugaban na CAF, a cewar bayanai na yanar gizo na CAF, zai kuma ziyarci Morocco, Kamaru da Ghana a cikin kwanaki masu zuwa.

A ranar Lahadi ne za a fara gasar shekara hudu.

Qatar mai masaukin baki za ta kara da Ecuador a wasan farko a filin wasa na Al Bayt mai daukar mutane 60,000 da ke Al Thor.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp