fidelitybank

Shugaban Amurka ya yanke jiki ya fadi a taro

Date:

Fadar White House ta ce, shugaba Biden na cikin koshin lafiya bayan ya faɗi a bainar jama’a ana tsaka da taron yaye sojoji a Colorado.

Shugaban ya yi tuntuɓe ne da wata jakar tara kasa sannan ya hantsila.

Mista Biden, mai shekaru 80, ya samu taimako daga jami’an tsaro nan take, sai dai kuma ya warware ya koma kujerarsa da kansa.

Ya shafe sama da sa’a guda yana karrama sojojin a tsaye kafin faruwar al’amarin.

Tsohon Shugaba Trump kenan a Iowa, yake yi masa tsiya cewa tooo ka fadi, to ina fatan ba ka ji rauni ba, amma dai abun naka akwai mamaki.

Shugaba Biden ya sha watsi da masu sukar cewa ya tsufa da sake neman wa’adi na biyu na mulkin Amurka.

Kuri’ar jin ra’ayi ta baya-bayan nan na nuna cewa Amurkawa da dama na nuna damuwa kan yawan shekarunsa.

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp