fidelitybank

Shugaban ƙasar Ganin ya yafe albashin sa

Date:

Shugaban sojojin ƙasar Gabon, Janar Brice Oligui Nguema, ya ɗauki wasu matakai da nufin tsuke bakin aljuhun gwamnati a mummunan halin da tattalin arziƙin ƙasar ke ciki.

Ya yanke shawarar yin watsi da albashinsa a matsayinsa na “Shugaban ƙasar”, kuma zai karbi albashi ne kawai a matsayinsa na shugaban rundunar tsaron ƙasar, muƙaminsa na da kafin ya hamɓarar da Ali Bongo.

Mai magana da yawun kakakin gwamnatin rikon kwarya ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da aka fitar a gidan talabijin na kasar a daren jiya, Larabar.

Rundunar sojin ta kuma sanar da rage alawus-alawus ɗin ‘yan majalisar, da dai sauran matakan da aka dauka na haɗa kuɗaden jama’a da kuma rage kudaden da jihar ke kashewa.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp