fidelitybank

Shugaban ƙasa ya yi wa tsohon shugaban ƙasa Zuma afuwa

Date:

Tsohon shugaban Afrika ta Kudu, Jacob Zuma ya tsallake ƙarin hukuncin zaman gidan yari, bayan samun yafiya.

Ana bayar da irin wannan yafiya ne ga mutanen da ba za su zama barazana ga tsaro ba.

Ministan shari’a Ronald Lamola ya shaida wa kafafen yaɗa labarai cewa an ɗauki matakin yafiyar ne domin rage cunkoso a gidajen yari. Ya ce yafiyar ta fara aiki ne daga watan Afirilu.

Zuma ya miƙa kansa ga gidan yarin Escout da ke KwaZulu-Natal da safiyar Juma’a kuma hukumomi sun karɓe shi.

Bayan sa’a guda kuma aka sake shi bisa tsarin yafiya ta musamman.

Shugaba Cyril Ramaphosa ne ya amince da yafiya ga fursunoni 9,000 waɗanda hukumomi suka tabbatar ba su da barazana ga tsaron ƙasa.

A watan Yunin 2021 aka yanke wa Zuma hukuncin zaman gidan yari na wata 15, bayan kama shi da laifin ƙin amsa gayyatar kotun da ke binciken zamanin mulkin sa.

Daga baya aka sallame shi daga gidan yarin domin ya samu damar ganin likita, bayan an tsare shi na tsawon wata biyu.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...
X whatsapp