fidelitybank

Shiri ya yi nisa na inganta filin jirgin sama na Ibadan – Makinde

Date:

Gwamna Seyi Makinde ya ce, shirye-shiryen gwamnatinsa na inganta filin tashi da saukar jiragen sama na Ibadan zuwa matsayin kasa da kasa na kan gaba.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban sakataren yada labaran sa, Taiwo Adisa ya fitar a Ibadan ranar Lahadi.

Makinde ya bayyana haka ne a yayin bikin yin ritaya da aka gudanar a filin jirgin sama don karrama manajan filin jirgin na Ibadan, Tega Aiyenuro.

Gwamnan wanda ya samu wakilcin shugaban ma’aikatan sa, Segun Ogunwuyi, ya ce, gwamnatinsa ta dauki filin jirgin saman a matsayin babban burinta na fadada tattalin arzikin jihar.

Ya yi alkawarin cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da hada kai da masu ruwa da tsaki don ganin an samu nasarar wannan harkar.

Da yake magana a madadin hukumar kula da filayen tashi da saukar jiragen sama ta kasa (FAAN), darakta a hukumar, Sunday Ayodele, ya ce, filin jirgin na Ibadan zai inganta habaka tattalin arzikin jihar.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...
X whatsapp