fidelitybank

Shettima zai wakilci Tinubu a taron CHOGM 2024

Date:

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima zai jagoranci tawagar ƙasar da za ta wakilci shugaba Bola Tinubu a wajen taron ƙasashe renon Ingila wato CHOGM 2024.

Shettima zai bi sahun Sarki Charles na Ingila da sauran shugabannin ƙasashen duniya daga mambobi 56 a taron wanda shi ne irinsa na farko da za a yi a Apia, da ke tsibirin Samoa daga 21 zuwa 26 na watan Oktoba.

Wata sanarwa da mai taimakawa Shettima kan harkokin yaɗa labarai Stanley Nkwocha, ya fitar, ta ce shugabannin da za su halarci taron za su mayar da hankali kan “Manufar samar da makoma ɗaya kuma mai kyau tsakanin mambobin ƙasashe.”

Taken taron na bana zai mayar da hankali kan yadda mambobin ƙasashen na renon Ingila za su karfafa gwiwar juna wajen samar da ci gaba a wannan lokaci.

Sanarwar ta ƙara da cewa Najeriya da sauran ƙasashe za su kuma zaɓi sabon sakatare-janar na ƙasashen na renon Ingila yayin taron.

Ana sa ran mataimakin shugaban ƙasar zai yi amfani da damar wajen janyo hankalin masu zuba jari zuwa Najeriya.

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp