fidelitybank

Shettima ya ƙaddamar da ayyuka a Tudun Biri

Date:

Mataimakin Shugaban Najeriya Kashim Shettima ya ƙadammar da shirin gina rukunin gidaje da makarantu da asibitoci da aka yi wa laƙabi da Pulako a garin Tudun Biri da ke jihar Kaduna.

Yanki ne da sojojin ƙasar suka kai wa hari ta sama bisa kuskure a bara, lamarin da ya yi sanadin mutuwar mutane da dama.

.

Wakilin BBC ya ce, tuni aka kusa kammala masallaci a garin tare da cibiyar koyar da sana’o’i, waɗanda mataimakin shugaban ƙasar ya buɗe a lokacin bikin.

.
Bayanan hoto,An kuma ƙaddamar da cibiyar koyar da sana”o’i yayin bikin

Gwaman Kaduna Uba Sani ya ce gwamnatinsa ta kashe fiye da naira miliyan 270 domin tallafa wa al’umomin garin na Tudun Biri tun bayan faruwar iftila’in na bara.

.
Bayanan hoto,Haka kuma an ƙaddamar da masallaci da wani bawan Allah ya gina a garin

Taron ya samu halartar gwamnan jihar jigawa, da wakilan gwamnonin jihohin Kano da Katsina, da wasu ‘yan majalisar dattawa da na wakilai, da sauran manyan baƙi.

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp