fidelitybank

Shekaru 85 da haihuwa: Obasanjo ya zura ƙwallaye biyu a raga wanda ya lashe kofi

Date:

A wani bangare na bukukuwan tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo murnar cik shekaru 85 a duniya, an gudanar da wani wasan kwallon kafa a ranar Juma’a a dakin karatu na Olusegun Obasanjo (OOPL), dake Abeokuta, jihar Ogun.

Obasanjo shi ne kyaftin din kungiyar OOPL, wanda suka fafata da tawagar gwamnatin jihar Ogun karkashin jagorancin mataimakin gwamnan jihar, Noimot Salako-Oyedele.

A lokacin wasan kwallon kafa, Obasanjo ya zura kwallaye biyu daga cikin hudun da aka zura a ragar kungiyar Ogun, inda ya ci biyu a raga.

Da yake magana da manema labarai bayan kammala wasan, Obasanjo ya godewa Allah da ya samu lafiya duk da shekarunsa.

Tsohon shugaban kasar ya shawarci kowa da kowa, musamman ma dattawa, da su dage wajen motsa jiki da gwajin lafiya da hulɗar zamantakewa. Wadannan, in ji shi, su ne sirrin da ke tattare da iyawarsa da lafiyarsa, in ji Daily Post.


Da yake tsokaci game da wasan kwallon kafar, mataimakin gwamnan Ogun ya ce, “A wani bangare na bikin murnar cikar dattijon kasarmu, mai girma Cif Olusegun Obasanjo, cika shekaru 85 da haihuwa, na jagoranci tawagar jihar Ogunbabwasan mutane 5 da ’yan kungiyar OOPL, da na zama kyaftin.

“An yi wasan ne da Baba ya zura kwallaye da dama da kansa. Allah ya nuna mana duka mu sake yin bikin tare da Baba a shekara mai zuwa cikin koshin lafiya.”

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp