fidelitybank

Shekaru 62: Buhari ya taya gwamna Nasarawa murnar karin shekaru

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya taya gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, murnar cika shekaru 62 a duniya.

A wani sakon da ya aike wa Gwamnan, wanda mai magana da yawunsa, Malam Garba Shehu, ya fitar a ranar Asabar a Abuja, shugaba Buhari ya yaba wa Sule bisa mai kishin kasa da kwazon da dogaro da kai wajen mayar da jihar Nasarawa zuwa kasa mai zaman lafiya da ci gaba samar da wadata.

Shugaban ya yabawa gwamnan bisa yadda ya ke gudanar da mulki na gari zuwa yanzu, ya kuma yi fatan ya cika burinsa na ganin jihar Nasarawa ta zamanto mai zaman lafiya da ci gaba, ya kuma zama abin koyi ga sauran mutane.

“Ina fatan ka kasance cikin koshin lafiya kuma ka rayu tsawon lokaci, tare da gama aikin ka na siyasa cikin albarka,” inji Buhari.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...
X whatsapp