fidelitybank

Shekaru 40 na sashin jarida: Sarkin Kano ya gargaɗi ɗalibai su zama jakadu na gari

Date:

Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero da sauran manyan baki sun yi kira ga ’ya’yan kungiyar tsofaffin daliban jami’ar Bayero na ɓangaren koyon aikin jarida Mass Communication Association (BUMCAA), da su ci gaba da bayar da goyon baya ga ci gaban sashen da na cibiyar.

Mai martaba Aminu Ado Bayero, wanda kuma ya kammala karatunsa na digiri na biyu a fannin sadarwa na Mass Communication, ajin 1984, ya yi wannan kiran ne a ranar Asabar a Kano, a wata lacca da kungiyar BUMCAA ta shirya, domin bikin cika shekaru 40 da kafuwar zangon farko.

Ya ce, “Ya na da kyau mu ga yadda za mu ci gaba da taimaka wa ɗaliban mu, bisa iyawarmu. Ya kamata mu kuma taimaka wa masu karamin karfi a cikin al’umma,” inji shi.

Sarkin ya bukaci dalibai da tsofaffin daliban da su ci gaba da zama jakadu nagari a duk inda suka samu kansu.

A nasa jawabin, mataimakin shugaban jami’ar, Farfesa Sagir Adamu Abbas, ya taya sashen murnar nasarar da aka samu.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp