fidelitybank

Shekaru 3 cif da mataimakin shugaban kasa ya tsallake rijiya da baya

Date:

Shekaru uku cif da mataimakin shugaban kasa, Farfaesa Yemi Osibanjo, ya tsallake rijiya da baya, bayan da wani jirgi mai saukar Ungulu ya yi hatsari a garin Kabba na jihar Kogi.

Hadarin, wanda da ya faru ne a ranar 2 ga watan Fabrairu a lokacin da Farfesa Yemi Osibanjo, ke tafiya yakin neman zaben 2019.

Osinbajo, yayin da ya ke mayar da martani kan lamarin, a shekarar 2019, ya ce, za a iya sanyawa ranar a matsayin ‘ranar bakin ciki’ idan lamarin ya lankwame rayukan su.

“Da an tuna da ni a matsayin ranar bakin ciki, saboda hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu a ranar 2 ga Fabrairu, 2019, wanda ya hada ni da wasu goma sha daya a ciki.

“Amma ina farin ciki kuma mun gode wa Allah da ya zama ranar nasara da godiya,” in ji Osibanjo.

Kasancewar lokacin yakin neman zabe, wasu ‘yan siyasa, musamman ‘yan jam’iyyun adawa sun yi murna da wannan lamari, inda suka yi zargin cewa hukunci ne na gazawar gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari.

vanguard news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya...

Gwamnatin Kano ta kara fadada shirin matasa 

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya sake,...

An kaiwa Malamin addini hari a Kano bayan an jikatasu da Matarsa

Wani malamin addinin Musulunci, Malam Kabir Idris, da matarsa...

Kotun Kano ta daure wata Mata da ake zargin ta tsafe su

Kotun Majistiri mai lamba 7 da ke Nomansland, ƙarƙashin...

Dalibi ya kashe kansa a cikin Jami’a

Hukumar jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, sun...

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haÉ—a gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon É—an majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...
X whatsapp