fidelitybank

Shekaru 3 cif da mataimakin shugaban kasa ya tsallake rijiya da baya

Date:

Shekaru uku cif da mataimakin shugaban kasa, Farfaesa Yemi Osibanjo, ya tsallake rijiya da baya, bayan da wani jirgi mai saukar Ungulu ya yi hatsari a garin Kabba na jihar Kogi.

Hadarin, wanda da ya faru ne a ranar 2 ga watan Fabrairu a lokacin da Farfesa Yemi Osibanjo, ke tafiya yakin neman zaben 2019.

Osinbajo, yayin da ya ke mayar da martani kan lamarin, a shekarar 2019, ya ce, za a iya sanyawa ranar a matsayin ‘ranar bakin ciki’ idan lamarin ya lankwame rayukan su.

“Da an tuna da ni a matsayin ranar bakin ciki, saboda hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu a ranar 2 ga Fabrairu, 2019, wanda ya hada ni da wasu goma sha daya a ciki.

“Amma ina farin ciki kuma mun gode wa Allah da ya zama ranar nasara da godiya,” in ji Osibanjo.

Kasancewar lokacin yakin neman zabe, wasu ‘yan siyasa, musamman ‘yan jam’iyyun adawa sun yi murna da wannan lamari, inda suka yi zargin cewa hukunci ne na gazawar gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari.

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp