fidelitybank

Shekarar nan ta kama Bello Turji ce – Christopher Musa

Date:

Shugaban Rundunar Sojojin Najeriya, Janar Christopher Musa, ya yi alkawarin ganin an kamo shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji.

Musa ya ce lokaci kadan ne kafin a kama Turji saboda wasu daga cikin kwamandan sa sun rasa rayukansu, yayin da suka kama wasu daga cikin manyan abokansa.

Ya bayyana wannan ne a cikin shirin Channels Television na “2024 Year-In-Review” a ranar Talata.

A cewar sa: “Sabon bayanin shine tun da ya san cewa muna bibiyar sa, yanzu yana gudanar da ayyukansa a kasa, kuma muna gudanar da ayyukan soji.

“Abin da muka mayar da hankali a kai kwanan nan shine mu na kama duk wanda ke kusa da shi; dukkan wanda suke ba shi goyon baya ta kowace hanya, mun kama su, mun kashe kwamandansa. Lokaci kadan ne kafin mu kama shi.”

Shugaban Rundunar Sojojin ya kuma bayyana cewa sama da ‘yan ta’adda 120,000 sun tuba a Arewa maso Gabas.

Ya jaddada cewa wasu daga cikinsu an tilasta musu shiga aikin ta’addanci.

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp