fidelitybank

Shekara biyu da ta wuce jirgin da ke dauke da ministan wasanni na Iran ya fadi a Kerman

Date:

Shekara biyu da ta gabata jirgin sama mai saukar ungulu da ke dauke ministan wasanni na Iran Hamid Sajjadi, ya yi hadari a lardin Kermano.

Mista Sajjadi tare da mutane da dama da ke cikin jirgin da suka hada da Ismail Ahmadi, mai ba wa ministan shawara da babban daraktan a ofishin ministan sn rasu a hadarin.

Tawagar tana komawa Tehran ne daga Bafat a cikin jirgin saman mai saukar ungulu na kungiyar agaji ta.

Binciken da hukumomi suka yi ya nuna cewa kuskuren mutum ne ya haddasa hadarin ba wata matsala ta na’ura ko injin jirgin ba. In ji BBC.

Wata biyu kafin wannan hadarin shugaban kungiyar agaji ta Red Crescent Society a Iran ya ce jiragen sama masu saukar ungulu na agaji na kungiyar guda 10, ba sa aiki saboda rashin kudaden gyara su.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp