fidelitybank

Shekara ɗaya da hawa mulkin shugabannin ƙananan hukumomi a Kano

Date:

Shugabannin ƙananan hukumomi a jihar Kano, na cigaba da gudanar da bukukuwa tare da shirya taron liyafar shekara guda a karagar mulki.

Wasu daga cikin shugabannin na bayyana irin ayyukan da su ka yiwa ƙananan hukumomin su a shafukan sadarwa na zamani.

Jihar Kano dai na ƙananan hukumomi 44 wanda kuma Jami’yyar APC mai mulki ce ke jan ragamar kowacce ƙaramar hukuma.

A cikin watan Janairun shekarar 2021 ne dai aka gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi ƙarƙashin shugaban hukumar zaben jihar, Farfesa Garba Ibrahim Sheka, inda aka rantsar da su a cikin watan Fabrairun shekarar.

Haka kuma a lokacin zaɓen Jam’iyyar PDP tsagin Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da ke hamayya ba ta shiga zaben ba saboda, a cewarta, kudin fom din da aka sayarwa ƴan takara ya wuce kima.

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp