fidelitybank

Shaye-shaye na janyo a yiwa mutum azaba ranar lahira – Dakta Bashir

Date:

 

Babban limamin Masallacin Juma’a na Alfurqan a Jihar Kano, Dakta Bashir Aliyu ya baiyana cewa shaye-shayen miyagun ƙwayoyi na sanyawa a yi wa mai ta’ammali da su azaba a ranar lahira.

Malamin ya ƙara da cewa, a Musulunci, Allah Ya haramta shan kayan maye kuma Ya yi hani ga cinikin su.

Ya kuma baiyana cewa shan miyagun ƙwayoyi na gusar da hankali da lafiyar jikin ɗan’adam.

Dr Aliyu ya baiyana haka ne lokacin da ya ke huɗubar sallar juma’a a masallacin Alfurqan da ke Alu Avenue, Jihar Kano a ranar Juma’a.

Malamin ya yi kira ga hukumomi da su tashi tsaye wajen yaƙi da sha da kuma fataucin miyagun ƙwayoyi a tsakanin alumma.

A cewarsa, jihohin Kano da Kaduna da kuma Katsina na cikin manyan jihohin da ake samun rahoton shaye-shayen miyagun ƙwayoyi da sauran dangin kayan maye.

Ya kuma yi kira ga gwamnatocin jihohi da kuma Hukumar hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi, NDLEA da su tashi tsaye wajen kawar da kayan maye a tsakanin alumma.

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp