fidelitybank

Shaye-shaye na janyo a yiwa mutum azaba ranar lahira – Dakta Bashir

Date:

 

Babban limamin Masallacin Juma’a na Alfurqan a Jihar Kano, Dakta Bashir Aliyu ya baiyana cewa shaye-shayen miyagun ƙwayoyi na sanyawa a yi wa mai ta’ammali da su azaba a ranar lahira.

Malamin ya ƙara da cewa, a Musulunci, Allah Ya haramta shan kayan maye kuma Ya yi hani ga cinikin su.

Ya kuma baiyana cewa shan miyagun ƙwayoyi na gusar da hankali da lafiyar jikin ɗan’adam.

Dr Aliyu ya baiyana haka ne lokacin da ya ke huɗubar sallar juma’a a masallacin Alfurqan da ke Alu Avenue, Jihar Kano a ranar Juma’a.

Malamin ya yi kira ga hukumomi da su tashi tsaye wajen yaƙi da sha da kuma fataucin miyagun ƙwayoyi a tsakanin alumma.

A cewarsa, jihohin Kano da Kaduna da kuma Katsina na cikin manyan jihohin da ake samun rahoton shaye-shayen miyagun ƙwayoyi da sauran dangin kayan maye.

Ya kuma yi kira ga gwamnatocin jihohi da kuma Hukumar hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi, NDLEA da su tashi tsaye wajen kawar da kayan maye a tsakanin alumma.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp