fidelitybank

Shari’ar Muslunci iya musulmi kawai ta shafa – Sarkin Musulmi

Date:

Sarkin Musulmai, Alhaji Muhammad Abubakar ya tabbatar wa masu yi wa ƙasa hidima a Sokoto cewa ba za a yi amfani da dokokin Shari’ar Musulunci ga waɗanda ba Musulmai ba.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa, Sultan Sa’ad ya bayyana hakan ne a jiya Alhamis a fadarsa, a lokacin da masu kula da harkokin ƴan bautar kasa karkashin jagorancin shugabansu suka kai masa ziyarar ban girma.

Ya kuma tabbatar musu cewa, za su samu tsaro duk da cewa, akwai kalubale na tsaro a kasar baki daya.

Abubakar ya kara cewa za a kyale su su gudanar da addinansu.

Ya bayyana cewa ba za a dora wa wadanda ba Musulmi ba hukuncin Shari’ar Musulunci, kuma ya jaddada cewa babu wanda za a tursasa wa shiga Musulunci ba da son ransa ba.

“A Sakkwato, Shari’ar Musulunci ta sauka ne kawai a kan Musulmai, babu wanda zai tursasa masa saka hijabi, ko bin Shari’ar Musulunci idan ba Musulmi ba ne,” ya bayyana

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp