fidelitybank

Shakiyanci ya shiga siyasar Kano – Ganduje

Date:

Tsohon gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya ce, har gobe shi ne shugaban jam’iyyar APC duk da hukuncin da alƙalin babbar kotun jihar Kano ya zartar na cewa ya daina bayyana kansa a matsayin mamba a jam’iyyar.

Tsohon gwamnan na Kano Abdullahi Ganduje ya ce sun rubuta takardar koke kan alƙalin da ya tabbatar da dakatarwar da aka yi masa tare da sanar da jami’an tsaron ƙasar cewa wanda ya bayar da sanarwar dakatar da shi cewa sojan gona ne.

Ya shaida wa BBC cewa “abubuwan da suke faruwa abubuwa ne waɗanda dole sai mun tashi sosai da sosai domin sabon shaƙiyanci ne yake nema ya shiga dimokraɗiyya a Najeriya musamman a jihar Kano.”

Ga tattaunawar da wakilinmu Khalifa Shehu Dokaji ya yi da tsohon gwamnan Kano, Ganduje.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ministan harkokin jin ƙai ya zama sabon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa

Ministan harkokin jin kai, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya zama...

Amurka za ta lalata magungunan takarar haihuwa na dala miliyan 10 da za a kawo Afrika

Gwamnatin Amurka na shirin lalata magungunan tazarar haihuwa da...

Hukumar NAFDAC ta kama abubuwan fashewa a Kano

A cewar hukumar, an gano lita 60,000 na sulphuric...

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haɗin gwiwar...

Majalisar Dinkin Duniya za ta dakatar da tallafin abinci a Najeriya

Shirin Abinci na Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP) ya bayyana...

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...
X whatsapp