fidelitybank

Seyi Makinde ne kanwa uwar gami a rikicin PDP – Wike

Date:

Matsalolin da ke addabar jam’iyyar PDP sun ƙara tsananta a ranar Lahadi, bayan ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya janye daga duk wata yarjejeniya ta sulhu da aka taba cimmawa a cikin jam’iyyar adawar.

Wike dai ya ɗora alhakin rikicin PDP a kan gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, yana mai gargaɗin cewa rashin bin yarjejeniyoyin da aka cimma ne ke haddasa rikicin jam’iyyar, kuma ya bayyana Makinde a matsayin wanda ya fi haddasa wannan matsala.

A cikin wata sanarwa da ya fitar a shafinsa na X, Wike ya zargi manyan shugabannin jam’iyyar, ciki harda gwamnan Jihar Enugu, Peter Mbah, da cin amanar juna da rashin gaskiya da kuma karya yarjejeniyoyi da dama da aka cimma a baya.

Yayin da yake bayani kan asalin rikicin PDP tun bayan kammala zaɓen 2023, Wike ya zargi Makinde da gurɓata dukkan ƙoƙarin sasanci da zaman lafiya a cikin jam’iyyar.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haɗin gwiwar...

Majalisar Dinkin Duniya za ta dakatar da tallafin abinci a Najeriya

Shirin Abinci na Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP) ya bayyana...

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...
X whatsapp