fidelitybank

SERAP ta yi Allah wadai da datse albashin ASUU

Date:

Kungiyar Kare Hakkokin Tattalin Arziki ta (SERAP), ta yi Allah-wadai da cire albashin mambobin kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) daga watan Oktoba.

Kungiyar ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya umurci ministan kwadago Chris Ngige da mukaddashin Akanta Janar Sylva Okolieaboh da su janye kudaden da aka cire.

SERAP ta kuma bukaci mambobin kungiyar ASUU su samu cikakken albashi na tsawon watanni takwas da suka yi na yaƙin aiki.

A wata budaddiyar wasika, mataimakin darakta Kolawole Oluwadare, ya ce, kudaden da aka cire sun hada da hukunta malaman da suka yi na yajin aiki.

Kungiyar ta ce, wannan rabe-raben ya saba wa ‘yan kungiyar ASUU na samun isasshiyar rayuwa ga kansu da iyalansu.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp