fidelitybank

Secondus ba dan PDP ba ne ban ga dalilin goyon bayan Fubara ba da ya yi – Wike

Date:

Ministan babban birnin tarayya kuma tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya caccaki wasu shugabannin jam’iyyar PDP reshen jihar Ribas, bisa bayyana goyon bayansu ga gwamna mai ci, Siminalayi Fubara.

Wike ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai ranar Talata a Abuja.

Rahotanni na cewa, jiga-jigan jam’iyyar PDP a jihar Ribas, Abiye Sekibo; tsohon shugaban PDP na kasa, Uche Secondus; Tsohon dan takarar gwamna, Celestine Omehia; da tsohon dan majalisa, Austin Opara; A makon da ya gabata ne suka ayyana goyon bayan Fubara tare da yin kira ga shugaban kasar da ya gargadi Wike.

Sai dai da yake mayar da martani a ranar Talata, Wike ya ce Sekibo, Secondus, Omehia da Opara duk ’yan siyasa ne da ba su cancanci a kira su da “dattawan jihohi ba”.

Ministan babban birnin tarayya Abuja ya ce duk ba su da wani tasiri yayin da ya kore su daga jam’iyyar.

Wike ya dage kan cewa Secondus ba dan jam’iyyar PDP ba ne saboda dakatarwar da aka yi masa a kotu.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp