fidelitybank

SDP ta dakatar da gangamin yakin zaben ta

Date:

Gabanin zaben da ke tafe, jam’iyyar SDP ta sanar da dakatar da yakin neman zaben shugaban kasa saboda rasuwar dan gidan Darakta Janar na ta, tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung.

DAILY POST ta sami labarin cewa ɗan Dalung, Nehemiya, ɗan shekara 33, ya rasu kwanan nan.

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar SDP Prince Adewole Adebayo ne ya bayyana hakan ga manema labarai ranar Talata a Abuja.

A cewarsa, “Bari na gode muku, yau rana ce da ba a saba ganinta ba, kuma ba zan iya yin dogon jawabi ko wata magana ba kwata-kwata. An dakatar da yakin neman zabenmu ne saboda Darakta Janar namu, yayana Solomon Dalung ya rasa dansa, Nehemiah Dalung, don haka ana dauke gawar daga Gombe zuwa garinsu.

“Mun dakatar da yakin neman zabenmu na mako guda. Amma da aka ce min kana nan, sai na yi tunanin cewa zai yi kyau in zo mu karbe ka. Zan nemi mu tashi mu yi shiru na ‘yan mintuna don marigayi Mr Dalung”, in ji shi.

Ya kara da cewa, “a lokacin da muke tafiyar da al’amuran al’ummar Nijeriya, masu sha’awar rayuwar jama’a, masu aiki tukuru, su ne ajandar wadanda za su shiga jam’iyyun siyasa, ba wadanda ke da kudin magudin zabe ba. saboda ka’idojin da ake amfani da su wajen tantance rayuwar jam’iyyun siyasa rashin adalci ne ga mutanen da ke aiki tukuru”.

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...

Kano na cikin jihohin da ba su yi katin zabe sosai ba – INEC

Bayanan da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya...

Mun gano filin wasa na Sani Abacha ba shi da inganci – NPFL

Hukumar shirya gasar cin kofin kwararru ta kasa (NPFL),...

Jirgin ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna ya ya fadi

Jirgin ƙasa ɗauke da fasinjoji da ya taso daga...

Jami’in mu bai saci naira biliyan 6.5 ba – Gwamnatin Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta karyata rahoton da ya zargi...

Gwamnatin Kano ta gargadi Matasa da ‘yan Gwangwan kan sayen kayan gwamnati

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi matasa da ’yan kasuwa...

NIMET ta gargai Borno kan ambaliya da sauran jihohi

A baya-bayan nan ne hukumar hasashen yanayi ta Najeriya...

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...
X whatsapp