fidelitybank

SC Smouha ku biya ɗan wasan Najeriya Dala miliyan 70,000 – FIFA

Date:

Hukumar kula da kwallon kafa ta duniya (FIFA), ta umurci kulob din kasar Masar, Smouha SC da ya biya dan wasan gaba na Najeriya, Junior Ajayi dala 70,000.

Ajayi ya kai rahoton Smouha ga hukumar kwallon kafa ta duniya bayan kungiyar ta yi watsi da shi.

Dan wasan gaba ya samu rauni yayin wasan sada zumunci da kungiyar Canal Club a watan Oktoban 2022.

Dan wasan mai shekaru 27 ya yi ikirarin cewa kulob din ya bar shi ba tare da kula da shi ba kuma ana bin sa bashin albashi.

FIFA ta baiwa Smouha wa’adin kwanaki 15 ya biya Ajayi dala 70,000.

Ya koma kungiyar ne a watan Oktoban da ya gabata bayan ya yanke hulda da kungiyar Al-Nasr Benghazi ta Libya.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp